Muhammad ya sake zama sunan da aka fi sanya wa jarirai a Ingila da Wales
Sunan Muhammad ya sake zama sunan da mahaifa suka fi saka wa ƴaƴansu maza a Ingila da Wales a shekarar 2025.
Hukumar ƙididdiga ta Ingila ce ta sanar da hakan a wani rahoto da ta fitar ranar Alhamis dangane da sunayen da aka fi sanya wa yara a shekarar da ta gabata.
Wannan dai shi ne karo na uku a jere da sunan na Muhamamd ke ...
