Labarai da dumi-dumi, Masar ta kai zagayen yan 16 bayan doke Australia a bugun fenariti, Bugun Fenariti - Australia 2-4 Egypt
Masar ta kai zagayen yan 16, bayan da ta fitar da Australia a bugun fenariti.
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya
Daga Ibrahim Yusuf Mohammed, Muslim Muhammad Yusuf da Ahmad Kabo Idris.
Masar ta kai zagayen yan 16...
