Skip to content
Trump ya ce tattaunawa da Iran na tafiya yadda ya kamata. Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana a ranar Laraba cewa al'amura na tafiya yadda ya kamata a tattaunawar da ake yi da Iran, kuma an samu matuƙar ci gaba a tarukan da aka yi a Qatar a cikin kwanakin nan. "Tsarin wargaza shirin nukiliyar Iran yana tafiya yadda ya kamata. Sun gudanar da tarurruka masu kyau," in ji Mista Trump ga manema lab...
'An ƙona gomman mutane da ransu a rikicin jihar Neja' | Huntaegis